Connect with us

News

Jaridar Inda ranka Na Gayyatar Yan Uwa Da Abokan Arziƙi Zuwa Wajen Daurin Auren   Abul Abbas Adamu Sidi   

Published

on

IMG 20250112 WA0062

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

A Madadin hukumar gudanarwa ta Jaridar Inda ranka da kungiyar Tijjanawan Kwankwasiyya  Farum ke gayyatar yan Uwa da Abokan arziƙi zuwa wajen daurin Auren Abul Abbas Adamu Sidi da akafi sani da (Abul Abbas)

Advertisement

Abul dai ya kasanc e daya ne daga   cikin Shuwagabannin Kungiyar Tijjanawan Kwankwasiyya Farum  reshen Jihar Kano dake ruke da mukamin Maga Takarda wato Secretary dake bata  gudunmawa ta fuskoki daban daban da’ma taimakon wasu kungiyoyin dake fafutuka akan rayuwar Jama’a  domin ganin rayuwarsu ta  Inganta.

 

Hukumar Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa Ta Kano Na Neman Alhajiji Nagoda Ruwa A Jallo

Advertisement

 

Haka zalika Abul dan  gwagarmanaya  ne kuma Mutun ne na Muta ne dake girmama kowacce irin halitta musamman ma Mutun Dan Adam Da Allah Ubangiji ya karrama.

Advertisement

Ya kasance wata Katanga a wajen Al’umma da dama ciki kuwa harda Jaridar Inda ranka.

A  gefe guda kuma Abdul  ya kasance dan Kasuwa ne da’ke kasuwancinsa a kasuwar  sai’da tufafi ta ( Kwari ) a gidan Gareji Shagon Shari Mai Fisis  mai lamba 1 Mai   dake saman Bene.

Advertisement

Za’ayi wannnan daurin Auren ne a ranar  Lahadi  19  January 2025 a Gwammaja Masallacin Isa Kafinta dake Jihar Kano  da misalin karfe 11:30 na Safe.

Idan Kuma ba’a sami damar halartaba ayiwa Ango Da Amarya Addu’a da fatan alkhairi.

Advertisement

Da fatan Allah Ubangiji ya bada ikon halarta amin summm amin.

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending