Connect with us

News

Kungiyar Kwadago ta NLC Ta Dakatar Da Zanga-zangar Adawa Da Karin Farashin Kudin Kira Da Na Data

Published

on

NLC ta umurci mambobinta da su tsunduma yajin aiki a duk jihar da aka ki biyanmatsayin mafi karancin albashi

DAGA MAIMUNATU BASHIR MUSA 

Kungiyar Kwadago ta NLC a Nijeriya ta dakatar da zanga-zangar adawa da karin farashin kudin kira da na data da kamfanonin sadarwa ke shirin kaddamarwa

Advertisement

bayan wata ganawa da wakilan gwamnati a Ofishin Sakataren Gwamnatin Tarayya a daren Litinin, NLC ta yanke shawarar dakatar da zanga-zangar har sai an kammala tattaunawa.

Yadda Kotu Ta Tuɓe Wa Sarkin Ebira Sarauta A Kogi

Da yake magana da ‘yan jarida bayan taron, Shugaban NLC, Joe Ajaero, ya bayyana cewa gwamnati ta amince da kafa wani babban kwamiti don sake duba karin farashin kudin kira da na data da kamfanonin sadarwa ke shirin kaddamarwa

Advertisement

A cewarsa, kwamitin zai ƙunshi wakilai biyar daga kowanne bangare, kuma ana sa ran zai gabatar da sakamakonsa cikin makonni biyu.

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending