Connect with us

News

JAMB Ta Sanar da Ranar Fara Jarrabawar 2025

Published

on

Advertisements
ads

Hukumar shirya jarabawar shiga jami’o’i ta Najeriya (JAMB) ta bayyana cewa za a fara jarabawar wannan shekara daga ranar 25 ga Afrilu, 2025.

Advertisements
Advertisements

Cikin wata sanarwa da kakakin hukumar, Dakta Fabian Benjamin ya fitar, an bayyana cewa za a fara jarrabawar gwaji ta JAMB-Mock a ranar 10 ga Afrilu.

Advertisements

Hukumar INEC Ta Yi Watsi Da Buƙatar Yi Wa Sanata Natasha Kiranye

Haka kuma, hukumar ta bukaci dalibai su fitar da katunan jarrabawar su daga ranar 3 ga Afrilu domin samun cikakkun bayanai kan ranar, lokacin, da wurin da za su yi jarrabawar.

Advertisements
Advertisements

masu shirin rubuta jarrabawar da su shirya yadda ya kamata don gujewa matsaloli a ranar jarabawa.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending