News
An Sanya Dokar Hana Zirga-zirga A Adamawa
Gwamnatin jihar Adamawa ta ayyana dokar ta baci ta hana zirga-zirgar mutane na tsawon sa’o’i 24 a karamar hukumar Lamurde da ke kudancin jihar, bayan samun rahotannin mutuwar kimanin mutane hudu a wani sabon rikici na kabilanci.
Kazalika kwamishin ‘yan sandan jihar Dankombo Morris ya kaddamar da kwamitin bincike kan musabbabin afkuwar lamarin, tare kuma da jibge ‘yan sandan kwantar da tarzoma a yankin na Lamurde domin tabbatar da doka da oda.
NNPP Ta Dakatar Da Shugaban Karamar Hukumar Birni Da Mataimakinsa
Ko a farkon wannan wata na Yuli da muke ci, an samu tashin hankali a kauyukan Lafiya da Boshikiri da ke kananan hukumomin Lamurde da Guyuk a jihar ta Adamawa.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
