Connect with us

Sports

Ronaldo ya roki United ta sallame shi zai yi gaba

Published

on

Cristiano Ronaldo

Daga kabiru basiru fulatan 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Cristiano Ronaldo ya bukaci kungiyar da yake dokawa wasa yanzu haka Manchester United da ya yi wa Allah ta barshi ya yi gaba, muddun har ta samu tayin da ya dace da shi.

An cire mukaddashin Babban Akantan Najeriya

Advertisement

Dan wasan gaban na Portugal, mai shekaru 37, ya koma Old Trafford daga Juventus a bazarar da ta wuce.

 

Advertisement

Duk da cewa Ronaldo, shine dan wasan da ya fi zura kwallo a raga a kakar wasan da ta wuce – kuma na uku a gasar Premier – ana kallon kakar wasannin da ta shude a matsayin babbar koma baya a gareshi.

 

Advertisement

United ta kare a matsayi na shida a teburin Premier don haka ta rasa tikitin shiga gasar cin kofin zakarun Turai.

 

Advertisement

Hakan na nufin Ronaldo, wanda ke da sauran kwantiragin shekara daya da United, zai fuskanci doka wasannin gasar Europa a karon farko.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending