Connect with us

News

Za mu gurfanar da wanda yai kisan Hanifa a watan Biyu — Lauyan gwamnati ya faɗa wa kotu

Published

on

FB IMG 16430382151888249

Daga Yasir sani Abdullah

 

 

 

Lauyan gwamnati ya faɗa wa kotun cewa sun yi alkawari za su gurfanar da su a gaban kotun da za ta yi shari’arsu a cikin kwana bakwai masu zuwa.

Kotu ta aike da wanda ya kashe Hanifa da wasu mutane biyu gidan yari

Advertisement

Kotun ta kuma sanya ranar 2 ga Fabrairu domin saurarar cikakkiyar shari’ar.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending