News
Za mu gurfanar da wanda yai kisan Hanifa a watan Biyu — Lauyan gwamnati ya faɗa wa kotu
Daga Yasir sani Abdullah
Lauyan gwamnati ya faɗa wa kotun cewa sun yi alkawari za su gurfanar da su a gaban kotun da za ta yi shari’arsu a cikin kwana bakwai masu zuwa.
Kotu ta aike da wanda ya kashe Hanifa da wasu mutane biyu gidan yari
Kotun ta kuma sanya ranar 2 ga Fabrairu domin saurarar cikakkiyar shari’ar.
Advertisements
-
News4 days ago
Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Kai Ziyarar Ba Zata Asibitin Kwararru Na Best Choice Dake Kano
-
News5 days ago
An Tura Kwamishinonin ’Yansanda 30 Da Jami’ai 15,000 Domin Sanya Ido A Zaɓen Osun
-
News7 days ago
Kaduna, Nasarawa, Zamfara Da Wasu Jihohi 10 Na Fuskantar Barazanar Ambaliyar Ruwa —NiMet
