News
Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta jingine hukuncin babbar Kotun tarayya kan rikin APC a Kano.
Daga yasir sani abdullahi
Advertisements
Advertisements
A baya dai Kotun tarayyar ta yanke hukuncin rushe zaɓen mazaɓu da ƙananan hukumomi na ɓangaren Gwamna Ganduje.
Advertisements
Sai dai a zaman Kotun ɗaukaka ƙara yau Alhamis a Abuja ta jingine wancan hukuncin bisa dalilin cewa kotun baya bata da hurumi.
Advertisements
Advertisements
Kotun ta kuma ƙara da cewa, rikici ne na cikin gida da uwar jam’iyyar ta ƙasa ke da alhakin daidaitawa.
Advertisements
-
Uncategorized7 days ago
Samar Da Zaman Lafiya, Ayyukan Ci Gaba Sun Isa Shugaba Tinubu Ya Samu Wa’adi Na Biyu — Kwankwaso
-
News6 days ago
Aƙalla Mutane 40 Sun Mutu Bayan Kifewar kwale-kwale A Sokoto
-
News2 days ago
Pantami Da Yaransa Sun Fantama Min Ƙarya, Domin Babu Inda Na Ba Shi Haƙuri, Inji Hajiya Naja’atu Muhammad
