Connect with us

News

Atiku ya zabi gwamnan Delta Okowo a matsayin mataimakin ɗan takarar shugaban ƙasa na PDP

Published

on

Daga Muhammad Muhammad zahraddin

Dan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar PDP Atiku Abubakar ya zabi gwamnan jihar Delta Ifeanyi Okowo a matsayin mataimakin ɗan takarar shugaban ƙasa a zaben 2023.

Advertisements
Advertisements

Atiku ya sanar da hakan ne a ranar Alhamis a wajen tatance ɗaukar ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasar a hedikwatar jam’iyyar da ke Abuja.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending