News
Atiku ya zabi gwamnan Delta Okowo a matsayin mataimakin ɗan takarar shugaban ƙasa na PDP
Daga Muhammad Muhammad zahraddin
Dan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar PDP Atiku Abubakar ya zabi gwamnan jihar Delta Ifeanyi Okowo a matsayin mataimakin ɗan takarar shugaban ƙasa a zaben 2023.
Advertisements
Advertisements
Atiku ya sanar da hakan ne a ranar Alhamis a wajen tatance ɗaukar ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasar a hedikwatar jam’iyyar da ke Abuja.
Advertisements
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
