Connect with us

Uncategorized

Kotu Ta Ci Dan Sanda Tarar N6m Kan Shiga Gida Babu Izini

Published

on

 

Daga kabiru basiru fulatan 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Kotu ta ci wani dan sana tarar Naira miliyan shida kan shiga gidan mutane ba tare da izini ba.

 

Advertisement

Alkalin Babbar Kotun da ke Osogbo, babban Birnin Jihar Osun, Mai Shari’a A. Oyebiyi, ya umarci dan sandan ya biya wadannan kudade ne ga Yusuf Adepoju da kuma Mudathir Kewdirorun, saboda take musu hakkinsu na ’yan kasa da ya yi.

Hukumar Hana sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) ta ce Najeriya na daya daga cikin kasashen da ke kan gaba a duniya wajen noma da shan Tabar Wiwi.

Advertisement

 

Masu karar dai sun bayyana wa kotun cewa a ranar 16 ga watan Yunin 2022 da misalin karfe 3:00 na dare ne dan sanda ba tare da wata gayyata ko kwakkwaran dalili ba ya afka musu gida.

Advertisement

 

Da yake yanke hukunci, alkalin ya ce laifin ya sabawa kundin tsarin mulkin Najeriya na shekarar 1999, da ya ba su ’yancin kare sirrinsu na cikin gida da iyalansu.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending