Connect with us

News

An bayar da belin matar Ekweremadu

Published

on

DAGA MARYAM BASHIR MUSA

 

 

Advertisement

Kotu ta bayar da belin Beatrice Ekweremadu, matar tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya Ike Ekweremadu a shari’ar da ake yi musu a birnin London

Ana yi wa Mista Ekweremadu, dan majalisar dattawan Najeriya da ka wakiltar Enugu ta yamma, tare da matarsa shari’a ne bisa zargin cire sassan jikin dan Adam a wata kotu da ke Burtaniya.

Advertisement

Jaridar the Cable, a Najeriya ta ruwaito cewa kotun ta bayar da belin Beatrice Ekweremadu ne bayan da ta bayyana a gaban kotun da ke birnin London.

Guguwa ta kashe mutum ɗaya da lalata gidaje 70 a Kano

Advertisement

To sai dai kotun ta hana belin mijin nata Mista Ekweremadu.

Ike Ekweremadu, mai shekara 60, da matarsa Beatrice Nwanneka Ekweremadu, mai shekara 55, sun gurfana a gaban kotun Majistiret ta yankin Uxbridge a Yammacin London.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending