News
Da ɗumi-ɗumi: Ganduje ya miƙa ragamar mulkin Jihar Kano ga Mataimakinsa Nasiru Yusuf Gawuna.
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
A yammacin yau Laraba ne Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya miƙa ragamar mulkin Jihar ga Mataimakinsa wanda shi ne ɗan takarar gwamnan Jihar a ƙarƙashin Jam’iyyar APC a zaɓe mai zuwa.
Mataimakin Gwamnan dai zai cigaba da jan ragamar mulkin Jihar, har zuwa lokacin da Gwamnan zai dawo daga ziyarar aiki da ya kai ƙasar waje.
Yan Kannywood na mayar da martani kan hana su amfani da kayan ‘yan-sanda
A sanarwar da Sakataren watsa labarai na Jihar Abba Anwar ya fitar, Ganduje ya buƙaci dukkanin maaikatu da sauran masu ruwa da tsaki na Jihar da su bawa mataimakin nasa haɗin kai domin gudanar da mulkin Jihar cikin nasara.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
