Connect with us

News

Ya Datse Hannun Wani Saboda Ya Zagar Masa Budurwa

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADEEN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

’Yan sanda a jihar Nasarawa sun kama wani matashi mai shekaru 21 bisa, zarginsa da laifin datse hannun wani saboda zagin budurwarsa.

Advertisement

 

Kakakin rundunar a jihar, DSP Ramhan Nansel ya ce lamarin ya faru ne ranar Juma’a a karamar hukumar Karu, inda ya yi amfani da adda ya datse hannun matashin.

Advertisement

Shugaban al’ummar China a Kano ya yi Allah-wadai da kisan Ummita, yana son wanda ya kashe shi ya fuskanci fushin doka

 

Advertisement

Kazalika ya ce an kamo shi ne ranar Asabar, kuma ya amsa laifinsa.

 

Advertisement

Sai dai wanda ake zargin ya ce ya yi hakan ne bayan matashin ya zagi masoyiyarsa.

 

Advertisement

Danladi ya kuma ce Kwamishinan ‘Yan Sandan jihar, Adesina Soyemi ya ba da umarnin mai da lamarin zuwa Sashen Binciken Manyan Laifuka na rundunar, domin ci gaba da bincike.

 

Advertisement

Ya kuma ce da zarar an kammala za a maka shi a gaban kotu.

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

AMINIYA

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending