Connect with us

News

Lalata ’Yar Makwabci Ya Sa Kotu Tsare Dan Acaba

Published

on

DAGA  YASIR SANI ABDULLAH 

 

 

 

 

 

Advertisement

 

Kotun Majistare da ke Ikeja a Jihar Legas ta tsare wani mai sana’ar acaba mai shekara 33  da ya yi fyade ga ’yar makwabcinsa.

 

Alkaln kotun, Misis B.O. Osunsanmi, a bayar da umanin ne bayan an gurfanar da matashin a gabanta ranar Alhamis kan zargin aikata fyade.

Galatasaray na zawarcin Ronaldo, Kante na fuskantar rashin tabbas a Chelsea

Dan sanda mai gabatar da kara ya shaida wa kotun cewa a ranar 2 ga watan Satumba ne wanda ake zargin a zakke wa karamar yarinyar mai shekara 10 a gidansa da ke unguwar Ikorodu.

Advertisement

 

Bayan umarnin tsare dan acaban, kotun ta bayar da umarnin a mika fayil din kes dinsa zuwa ofishin gurfanar damasu laifi na gwamnatin jihar.

 

Daga nan ta daage sauraron shari’ar zuwa ranar 27 ga watan Oktoba da muke ciki.

 

 

Advertisement

 

 

 

AMINIYA

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending