Connect with us

News

Gangar ɗanyen mai dubu 700 a ke sace wa kullum a Nijeriya – Minista

Published

on

Bututun Mai

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Najeriya na asarar a kalla gangar danyen mai dubu 700 ga barayi kulli-yaumin, in ji karamin ministan albarkatun man fetur, Timipre Sylva.

Advertisement

Ya bayyana hakan ne a wajen bikin yaye daliban Cibiyar Harkokin Man Fetur, PTI na 2002 a jiya Asabar a Effurun, Delta.

Harin bom yayi sanadiyyar mutuwar mutum 100 ALSHA,BAB

Advertisement

Ministan, wanda ya samu wakilcin Gabriel Aduda, babban sakatare a ma’aikatar albarkatun man fetur, ya ce gwamnatin tarayya na yin haɗin gwiwa domin daƙile wannan matsalar.

Ya ce satar danyen mai ta yi illa sosai ga harkar canjin kudaden ƙasar waje a Nijeriya.

Advertisement

“Ƙasar nan na asarar gangar danyen mai kusan 700,000 a kowace rana sakamakon sace wa da a ke yi. Mummunan illar hakan shi ne raguwar samar da danyen mai da raguwar kudaden shiga na kasa,” inji shi.

Ya ce ma’aikatar man fetur za ta hada kai da majalisar dokokin kasar don tabbatar da cewa an ba da cikakkiyar kulawa da karfafa wa ga gyaran dokar mai ta PTI.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending