Connect with us

News

shekara guda da wallafa fassarar littafin muwadda malik zuwa harshen hausa da DR AHMED IBRAHIM BAMBA( B U K) yayi 

Published

on

Sheik Ahmad Bamba kalahaddasana B U K

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

 

Advertisement

 

 

Advertisement

A yau 7 ga watan nuwanbar shekarar 2022 rana ce da fitaccen malamin addinin musulunci nan a nigeria margayi Dr Ahmad Ibrahim Bamba ( b u k) ya shekara Daya 1 da fassara littafin muwadda Malik zuwa harshen Hausa.

Marigayi b u k ya wallafa fassarar muwadda Malik ne a ranar 7 ga watan nuwambar shekarar 2021 Kuma ya wallafa littafin a watanni biyu kafin rasuwar sa.

Advertisement

 

Hukumar NiMet Ta Yi Hasashen Samun Kwalleliyar Rana na Kwanaki Uku

Advertisement

A Wata tattaunawa da jaridar indaranka tayi da Wani daga cikin yayan marigayi malam ya,ce mahaifin su ya dauki tsawan lokaci Yana wannan aiki na fassara wannan babban littafin musulunci

Dr Bamba ya kaddamar da fassarar littafin ne a cikin makarantar Jami,ar bayero university sabuwa wacce ake kira da ( new site) Kuma Baki daga ko Ina a fadin kasar nar sun samu halartar zuwa wajan wallafa littafan.

Advertisement

Cikin wadanda suka halarci Taron kaddamar da littafin sun Hadar da ministan sadarwa da tattalin arziki na kasa Dr Ali Ibrahim fantami da shugaban kamfanin Mai na kasa mele kyari.

Sai Kuma manyan malaman addinin musulunci da suka hada da bangarori daban daban da Kuma Yan siyasa da Kuma manyan masu arzuki na kasa ba ki daya.

Advertisement

Dr Ahmad Bamba ya kasan,ce tsohon malami a Jami,a a fannin nazarin koyar da harshen larabci da hadisi a Jami,ar bayero university kano
Yau watanni 10 chif da rasuwar marigayi Dr Ahmad Ibrahim Bamba

Malamin ya rasu a ranar juma,a 7 ga watan jumairun shekarar 2022 Kuma ya mutu ya bar Yaya da mata da jikoki

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending