Connect with us

News

INEC za ta sauya wa rumfunan zaɓe 357 waje a Katsina sabo da rashin tsaro

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, ta ce za ta mayar da rumfunan zabe 357, PUs, zuwa wuraren da babu tsaro saboda kalubalen tsaro a jihar Katsina.

Advertisement

 

A cewar hukumar, ta dauki matakin ne domin bai waduk ‘yan gudun hijira, da ke jihar damar kaɗa kuri’unsu a zaben 2023.

Advertisement

Badakala: ICPC Ta Saki D’banj Bayan Sa’o’i 72 A Tsare

Kwamishinan zaɓe na jihar, Farfesa Ibrahim Yahaya Makarfi ne ya bayyana haka a yayin wani taron masu ruwa da tsaki a yau Juma’a a Katsina.

 

Advertisement

Ya bayyana cewa, dokar zabe ta 2022 ta yi tanadin tsare-tsare a bayyane da kuma bayyana yadda za a gudanar da zabe a cikin yanayi na rashin tsaro.kamar yanda daily nigerian ta rawito

 

Advertisement

“Sashe na 24 na dokar zabe ta 2022 ya yi tanadi ga hukumar ta yadda na za a tauye wa wani ɗan gudun hijira ƴancinsu na zabe ba.

 

Advertisement

“Saboda haka, za mu tabbatar da cewa gwargwadon abin da ya dace, za mu bai wa duk wani wanda ya cancanci kada kuri’a damar yin amfani da ƴancinsa kamar yadda doka ta tanada.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending