Connect with us

News

Gwamnatin Najeriya na shirin rufe sansanonin ‘yan gudun hijira a fadin ƙasar

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Gwamnatin tarayya ta ce tana shirin rufe sansanonin ‘yan gudun hijira a fadin ƙasar.

 

Advertisement

Babbar kwamishiniya a ma’akatar kula da ‘yan gudun hijira da kuma ‘yan cirani, Imaan Sulaiman-Ibrahim ce ta bayyana hakan a jiya Juma’a yayin raba wa ‘yan gudun hijra guda 100 kayakin yin sana’o’i a wasu sansanoni da ke Abuja, babban birnin ƙasar.

An yanke wa attajiri Jimmy Lai hukuncin daurin kusan shekaru 6 a gidan yari

Ta ce wadanda aka raba wa kayakin suna samun horo a fannin sana’o’i daban-daban domin samun kwarewa.

Advertisement

 

Ta ce hakan na cikin wani shiri da gwamnati ke yi na rufe sansanonin ‘yan gudun hijira a fadin ƙasar domin wadanda rikice-rikice ya ɗaiɗaita su samu damar komawa gidajensu.kamar yanda bbc hausa ta rawaito

Advertisement

 

Ya zuwa watan Agustan 2022, Najeriya na da sansanonin ‘yan gudun hijira miliyan 3.4, sai dai bayan mummunar ambaliya ta ɗaiɗaita al’ummomi a fadin ƙasar, alkaluman sun ƙaru zuwa miliyan 5.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending