Connect with us

News

Za a sake bude makarantun firaimare da sakandire a jihar Neja

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

Gwamnatin Jihar Neja ta sanar da shirin sake bude makarantun firaimare da sakandire da aka rufi a kananan hukumomin Rafi da Shiroro da kuma Munya saboda hare-haren ‘yan bindiga.

Advertisement

 

Gwamna Abubakar Sani Bello yabbaya hakan yayin bude wasu dakunan kwanan dalibai da gidajen ma’aikata da dakunan karatu da cibiyar kashe gobara a Jami’ar Badamasi Bababngida da ke Lapai.

Advertisement

Ghana ta nuna tsoro kan sojojin hayar Rasha da Burkina Faso ta dauko

Ya ce za a bude makarantun ne bayan gagarumin ci gaban ta fuskar tsaron da ya shafi wadannan kananan hukumomi, ya kara da cewa gwamnati za ta ci gaba da karfafa tsaro domin kiyaye yara ‘yan makarantar da ke yankunan.

 

Advertisement

Ya ce dakunan kwanan daliban da sauran wuraren za su rage kalubalen da dalibai ke fuskanta a jami’ar.

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending