Connect with us

News

NEC da NBC da masu ruwa da tsaki sun yi taro kan zaben 2023

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Hukumar zabe ta Najeriya INEC, da hukumar da ke sa ido kan kafofin watsa labarai ta NBC da sauran masu ruwa da tsaki a kan lamarin zabe sun gudanar da wani taro a Abuja, babban birnin kasar.

 

Advertisement

Shi dai wannan taron an yi shi ne da zummar jawo hankalin jam’iyyun siyasa da kafofin watsa labarai don ka da su bari a yi amfani da su wajen halasta kudin haram a lokacin zaben 2023.

Gwamnatin Kaduna za ta mayar wa mutane baburan su da ta ƙwace

Taron na masu ruwa da tsaki kan maganar kawar da yin amfani da kudi a zabe mai zuwa ya kunshi bangarori daban-daban.

Advertisement

 

Shugaban hukumar INEC Farfesa Mahamud Yakubu, ya ce sun cimma daidaito a tsakanin dukkan mahalarta taron.

Advertisement

 

Wasu dai daga bangaren mahalarta taron sun yi korafi kan maganar kayyade fitar da kudi daga asusun banki duk rana da babban bakin Najeriya ya sanar.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending