Connect with us

News

Karin Albashi: Gwamnati Ta Lashe Amanta

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Gwamnatin Tarayya ta lashe amanta kan batun karin albashin ma’aikata a shekarar 2023 mai kamawa.

 

Advertisement

Gwamnatin ta bayyana cewa ba ta da niyyar kara wa ma’aikatanta albashi kamar yadda wasu kafafen yada labarai ke rade-radi.

Cristiano Ronaldo ya amince da kwantiragin Al Nassr

 

Advertisement

Ta bayyana cewa sabanin karin albashi da ake rade-radi, “wasu alawus-alawus kawai” take shirin kara wa ma’aikata.

 

Advertisement

Ministan Kwadago, Chris Ngige, ne ya sanar da haka ta wata sanarwa da mai magana da yawun ma’aikatarsa, Olajide Oshundun ya fitar a ranar Juma’a.

 

Advertisement

 

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending