Connect with us

News

Jami’ar BUK Ta Musanta Kara Kudin Makaranta Ga Dalibai

Published

on

DAGA HASSAN KHALID HAMZA 

 

Advertisement

 

Hukumar gudanarwar Jami’ar Bayero Kano (BUK) ta musanta labarin dake yawo gari cewa ta kara kudin makaranta ga daliban dake karatu a cikin da wadanda ke son shiga.

Advertisement

 

Bayanin hakan ya fito ne ta bakin mai magana da yawun Jami’ar Lamara Garba, in da ya ce labarin ba gaskiya bane.

Advertisement

 

An kama magoya bayan Arsenal kan murnar doke Man United

 

Advertisement

Ta cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannunsa, wadda aka wallafa a mujallar Jami’ar, ya bukaci iyayen dalibai, da sauran masu ruwa da tsaki da su kwantar da hankulan su.

 

Advertisement

 

Sanarwar ta kara da cewa jami’ar har yanzu bata gama tsayar da matsaya ba kan, kudin makaranta da ya kamata dalibai su biya a bana.

Advertisement

 

Yanzu haka dai jami’o’i musamman na gwamnatin tarayya na ci gaba da kara kudin makaranta ga dalibai.

Advertisement

 

Lamarin da ke haifar da damuwa ga daliban da iyayen su, suna masu neman da a sassauta.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending