News
Na Yafewa Duk Wanda Ya Taba Bata Mun, Nima Ku Yafe Mun – Ganduje
Gwamnan Jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya nemi afuwar al’ummar jihar kano sakamakon karewar wa’adin gwamnatin sa.
Ganduje ya ce ya yafewa duk wanda ya taba fadar wata magana akai sa, yakara da cewa shima yan rokon al,ummar jahar kano da su yafe sa duk laifukan da nayi musu.
. An Maka Wata Mata A Kotu Bisa Karya Ƙafar Ma’aikacin NEPA Yayin da yaki Ƙoƙarin Yanke Mata Wuta
Gwamna Ganduje ya bayyana hakan ne lokacin da ya halarci Tafsirin Al’qur’ani mai girma a masallacin juma’a na alfur’qan dake Nasarawa GRA.
Ganduje dai ya mulki jihar Kano tsahon shekaru 8 tun daga Shekara ta 2015 zuwa ƙarshen watan gobe 29 ga watan mayun 2023.
Advertisements
