Connect with us

News

MATSALAR KWACEN WAYA A KANO YA ZAMA  BABBAR BARAZANA GA LAFIYA DA KUMA ZAMANTAKEWAR AL, UMMAR JAHAR KANO. 

Published

on

MATSALAR KWACEN WAYA A KANO YA ZAMA  BABBAR BARAZANA GA LAFIYA DA KUMA ZAMANTAKEWAR AL, UMMAR JAHAR KANO.

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Batun kwace wayar hannu na neman zama babba barazana ga lafiya da zamatakewar alummar jihar Kano.

Babban abin damuwa shine yadda matasa da shekarun su bai gaza 30 ba su ne suka fi aikata wannan ta’asa ta kwacen waya wanda a wasu lokutan kan kai ga asarar rai da lahanta lafiyar wanda kaddarar ta fada wa.

Advertisement

Masana na ganin cewa rashin daukar tsatsaurar matakin ladatarwa ga masu aikata laifin na taimakawa wajen kara yawaitar wannan halayar ta kwace waya.

A ganin ku ta wacce hanya ku ke ganin zaa kawo karshen wannan lamari?

Advertisement

Wani irin nau’in hukunci ku ke ganin ya kamata a dauka akan masu aikata wannan dabia ta kwacen waya?

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending