News
An ceto yara 7 a gidan marayu da ya kamata da wuta a Legas
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Hukumar Kwana-kwana ta jihar Legas (LASEMA) ta ce ta ceto wasu yara bakwai a wata gobara a gidan marayu a jihar Legas.
Wannan na kunshe ne a wata sanarwa da Nosa Okunbor, shugaban sashen hulɗa da jama’a na LASEMA ya sanya wa hannu a yau Litinin da safe.
Rundunar Yan Sanda Sun Kama Wani Mutum Bisa Zargin Sayar Da ‘Ya’Yansa Uku
Jaridar Daily Nigerian ta rawaito cewa LASEMA ta ce wutar ta tashi ne a cikin gidan daga na’urar sanyaya daki, bayan da aka kawo wuta mai ƙarfi a jiya Lahadi.
Sai dai kuma hukumar ta ce an ceto yara maza bakwai daga ginin mai hawa ɗaya da ke lamba 7 Wole Madariola St., kusa da Enitan Kusimo Street, Aguda, Lagos.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News6 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News3 days ago
Gwamna Abba Ya Ayyana Murtala Sule Garo A Matsayin Wanda Zai Yi Masa Takarar Mataimakin Gwamna A Zaɓen 2027
