Connect with us

News

Shugaba Tinubu Ya Kaddamar Da Kwamitin Gyaran Haraji

Published

on

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN.

 

Advertisement

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu ya kaddamar da kwamitin shugaban kasa kan manufofin kasafin kudi da yi wa fannin haraji garambawul

Channels ta rawaito cewa an gudanar da bikin kaddamarwar ne a fadar shugaban kasa da ke Abuja a ranar Talatar nan.

Advertisement

Kasar nan Ce Kan Gaba A Bangaren Masu Zaman Kashe Wando A Duniya

Mataimaki na musamman ga shugaban kasa kan ayyuka na musamman, sadarwa da dabaru, Dele Alake, a cikin wata sanarwa a ranar 7 ga watan Yuli ya sanar da kafa kwamitin da shugaban ya kaddamar.

Alake ya lura cewa kwamitin zai kasance karkashin jagorancin Fiscal Policy Partner kuma shugaban haraji na Africa a PriceWaterhouseCoopers (PwC), Taiwo Oyedele.

Advertisement

Kwamitin ya ƙunshi ƙwararru daga sassa masu zaman kansu da na gwamnati kuma za su ɗauki nauyin sassa daban-daban na sake fasalin dokokin haraji, tsara manufofin kasafin kuɗi da daidaitawa, daidaita haraji, da sarrafa kudaden shiga.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending