News
Yanzu-Yanzu:Hukumar DSS Ta Gurfanar Da Emefiele Kan Sabbin Laifuka 20
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN.
Hukumar tsaro ta DSS ta janye zargin mallakar haramtattun makamai da take wa dakataccen Gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, sannan ta gabatar wa kotu sabbin tuhume-tuhume guda 20 a kansa.
Karin bayani na tafe.
Advertisements
