Connect with us

Politics

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya sake sabbin nade-naden mukamai 

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

Gwamnan jihar kano Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin mutane 10 a matsayin shugabannin hukumomin gwamnatin Kano don cigaba da inganta rayuwar al’ummar jihar kano.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da babban Sakataren yada labaran gwamnan Sanusi Bature Dawakin Tofa ya aikowa kadaura24.

An tsige shugaban majalisar wakilan Kasar Amurka Kevin McCarthy

Ga sunayen wadanda aka nada din da hukumomin da aka tura su:

1. Hon. Salisu A. Kabo, Director General, Youth Empowerment

 

Advertisement

2. Dr. Hamisu Sadi Ali, Director General, Debt Management Office

 

3. Abduljabbar Mohammed Umar, Director General, KAN-INVEST

 

4. Yusuf Kabir Gaya, Executive Chairman, SUBEB

 

Advertisement

5. Mustapha Adamu Indabawa, Managing Director, Abubakar Rimi Television (ARTV)

 

6. Hamisu Dogon Nama, Managing Director, Kantin Kwari Market

 

7. Abdulkadir B. Hussain, Managing Director, Sabon Gari Market

 

Advertisement

8. Dr Kabiru Sani Magashi, Acting Managing Director, KASCO

 

9. Aminu Aminu Mai-Famfo, Deputy Managing Director, KASCO

 

10. Engr, Abubakar Sadiq J. Deputy Managing Director, Kano Line

 

Advertisement

Gwamnan ya bukaci wadanda aka nada din dasu yi amfani da kwarewar da suke da ita ciyar da ma’aikatun da aka tura su gaba.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending