Connect with us

News

DA DUMI-DUMI: Gwamnatin Kano Ta Maka Tsohon Gwamna Abdullahi Ganduje, Matarsa, Hafsat Da Wasu Mutane 6 A Kotu Akan Zargin Cin Hanci Da Rashawa.

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Gwamnatin jihar Kano ta maka tsohon gwamnan jihar Abdullahi Umar Ganduje, da matarsa, Hafsat Umar, Umar Abdullahi Umar da wasu mutane biyar a gaban kotu, bisa zarge-zarge 8 da suka hada da cin hanci da rashawa da karkatar da wasu kudade da suka shafi biliyoyin naira.

Wannan yana kunshe ne a cikin takardar tuhuma mai kwanan wata 3 ga Afrilu, 2024 tare da lissafta jerin shaidu 15 masu gabatar da kara.

Kotun Da’ar ma’aikata ta dakatar da Muhyi Magaji daga shugabancin hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano

SOLACEBASE  ta ruwaito cewa sauran wadanda ake kara a karar sun hada da Abdullahi Umar Ganduje, Hafsat Umar, Abubakar Bawuro, Umar Abdullahi Umar, Jibrilla Muhammad, Lamash Properties Ltd,  Safari Textiles Ltd da Lesage General Enterprises.

 

Details soon

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending