Connect with us

News

Cin Hanci Da Rashawa Shine Tushen Matsalar Najeriya – Masani.

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

Wani masanin tattalin arziƙi da ke jihar Kano ya bayyana cin hanci da rashawa a matsayin shine  tushen matsalar Najeriya.

Advertisement

ABDULLAHI Tijjani , shugaban Responsive Citizens initiative ne ya bayyana hakan yayin Tattaunawa da Jaridar INDA RANKA a Kano

KANO:  ‘Yan Sanda Sun Fara Bi Gida-Gida Suna Farautar Kayan Da Aka Wawushe Yayin Zanga-Zanga 

“Matsalar hauhawar kayan masarufi yana da alaƙa da cire tallafin man Fetur da wutar lantarki da kuma rufe iyakokin ƙasar tare da cin hanci da rashawa, “in ji shi”.

Advertisement

Tijjani, ya kuma yi kira ga gwamnatin tarayya da ta karfafawa yan ƙasa gwiwa akan batun Noman Damuna, da na Rani domin kawo sauƙin kayan abinci.

A cewar sa, “Shugabanni ku zama masu kishin Ƙasa da kyawawan manufofi domin kyautatawa al’ummar Najeriya, “in ji Tijjani”.

Advertisement

Yayin da ake ci gaba da zanga-zanga a fadin Najeriya.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending