Connect with us

News

Jama’ar Gari Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane A Kano

Published

on

Hukumomi a Najeriya sun tsaurara matakan tsaro da kuma sa ido sosai a Kano

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Wasu da ake zargi da garkuwa da mutane a ƙauyen Danshoshiya na yankin Kwanar Ɗan Gora a Jihar Kano sun baƙunci lahira bayan da mutanen ƙauyen suka lakaɗa masu dukan tsiya.

Advertisement

Hukumar ’yan sandan Kano ta tabbatar da faruwar lamarin tana mai cewa mutanen garin sun kwace waɗanda ake zargin ne daga hannun jami’anta kamar yanda Jaridar AMINIYA ta ruwaito

 Kotun Koli Ta Yi Watsi Da Karar Kalubalantar Dokar Kafa Hukumar EFCC

Rundunar ta ce wasu ’yan ƙato da goran da suka yi nasarar cafke ababen zargin da mutanen garin ne suka lakaɗa masu dukan kawo wuƙa.

Advertisement

Sai dai ta ce bayan an garzaya da waɗanda abin ya shafa zuwa asibiti ne suka ce ga garinku nan.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending