Connect with us

News

Kotu Ta Bayar Da Belin Matar Da Tayi Barazanar Kashe Dan Shugaban Kasa Tinubu, Da Shugaban Yan Sanda

Published

on

Kotu Ta Bayar Da Belin Matar Da Tayi Barazanar kAshe Dan Shugaban Kasa Tinubu, Da Shugaban Yan Sanda

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da beli na Naira miliyan 10 ga Olamide Thomas, wata yar gwagwarmaya da ake zargi da yin kalaman kazafi kan dan gidan shugaban kasa, Seyi Tinubu a kafar sada zumunta.

Advertisement

An kuma bukaci Thomas ta gabatar da mai tsaya mata.

Liverpool Ta Barar Da Maki A Hannun Man United A Premier

“Na yi nazarin shaidun rantsuwa daga bangaren wanda ake tuhuma da kuma na mai kara,” in ji shi.

Advertisement

Alkalin ya bukaci mai tsaya mata ya gabatar da takardar bayanan kadarorin sa tare da gabatar da takardar shaidar biyan haraji na tsawon shekaru uku.

Ya kuma bayyana cewa dole ne mai tsaya mata ya zama mazauni ne a cikin yankin da kotun ke da hurumi kamar yanda Jaridar DAILY NIGERIAN ta ruwaito

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending