Connect with us

News

Tankar Mai Ta Kuma Faduwa A  Niger Inda  Mutane Sunje Ɗiban Ganima.

Published

on

Tankar mai ta kuma faduwa a jihar Niger, mutane sunje ɗiban ganima.

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Tankar mai ta kuma faduwa jihar Niger, inda mutane suka je ɗiban ganima, kwanaki biyu bayan irin wannan abu ya afku da yayi sanadiyyar mutuwar mutane 96.

Advertisement

Motar man fetur din ta fadi a yau litinin a birnin Bida.

AIKIN TITIN JIRGIN KASA : Ya Kamata Gwamnatin tarayya ta biya diyar gidaje Da Gonakin Da Aikin Rutsa Dasu A Kano 

Wani faifan bidiyon da yake yawo a kafafen sada zumunta ya nuna yadda matasa ke kokarin kwasar man dake kwarara daga motar dakon man.

Advertisement

Sai dai wasu mutanen sun gudu daga wajen da motar ta fadi don gujewa faruwar makamancin iftila’in da ya afku ranar asabar a yankin Dikko Junction.

Wani mai suna Yunusa, da jaridar Premium Times, ta zanta dashi ya bayyana mamakin sa akan yadda mutane basa jin tsoron motar ta kama da wuta.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending