Connect with us

News

Babu Jiha Ko Daya A Arewa, Wacce Ke Da Kwararrun Malamai Kashi 50 Cikin 100. – Babangida Aliyu

Published

on

Babu Jiha Ko Daya A Arewa

DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA 

Tsohon Gwamnan Jihar Neja, Dakta Mu’azu Babangida Aliyu, ya bayyana cewa babu wata jiha a Arewa Najeriya da ke da kashi 50 cikin 100 na malamai masu cancanta.

Advertisement

Aliyu ya bayyana haaka ne a taron tattaunawa na Daily Trust karo na 22 mai taken “Tsaron Abinci: wanda aka gudanar a birnin Abuja.a ranar Alhamis.

Jami’an tsaro sun cafke shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Kano Muhuyi Magaji 

Ya kara da cewa babu wata jiha da ke da kashi 50 cikin 100 na malamai masu cancanta.

Advertisement

Ko da wadanda ke zuwa makaranta a yanzu, ballantana wadanda ba sa iya zuwa makaranta. Ku yi amfani da jami’o’in noma na tarayya da na ilimi don wayar da kan mutane. Muna bukatar ilimi don samun mutane da ke da sha’awar wani abu na musamm

an.”

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending