Connect with us

News

DA DUMI-DUMI: An Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan A Naeriya, Azumi Zai Fara Gobe

Published

on

FB IMG 1740769571202

 

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya tabbatar da ganin watan Ramadan a Nigeria.

Advertisement

A wata sanarwa da ya fitar yayin taron manema labarai a fadarsa da ke Sokoto, Sarkin Musulmi ya ce:

Kungiyar Yan Jaridu Ta Yabawa Dan Majalisa Rurum Bisa Tallafawa ‘Ya’yanta A Lokacin Azumin Ramadana

“Mun sami labarin ganin watan Ramadan a yau Juma’a, bayan tantance sahihancin labarin kuma mun amince da batun ganin watan. Don haka, gobe Asabar ce 1 ga watan Ramadan na shekarar 1446 bayan Hijira.”

Advertisement

Jaridar INDA RANKA ta ruwaito cewa wannan sanarwa na nufin Musulmi a fadin Nigeria za su fara azumin watan Ramadan daga gobe Asabar.

A tun farko, Mai Alfarma Sarkin Musulmi ya bayar da umarnin a fara duban jinjirin watan Ramadan a yau Juma’a, 29 ga Sha’aban, domin tantance zuwan watan Ramadan.

Advertisement

Allah ya karba ibadunmu, ya sa mu yi azumi lafiya!

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending