Connect with us

News

Ma’aikatan Jinya Da Ungozoma Sun Fara Yajin Aiki A Najeriya

Published

on

Alawus

Ƙungiyar ma’aikatan jinya da unguzomomi ta Najeriya ta fara yajin aikin gargaɗi na mako guda a faɗin ƙasar.

Ƙungiyar mai mambobi aƙalla 25,000 ta ca ta fara yajin aikin ne domin nuna rashin jin daɗinta kan rashin albashi mai kyau da ƙarancin ma’aikata da rashin biyansu alawus da kuma rashin kariya a wajen ayyukansu.

Advertisement

Mutum 6 Sun Mutu A Hadarin Jirgin Ruwa A Jigawa

Shugaban ƙungiyar, Morakinyo Rilwan ya shaida wa jaridar Daily Trust cewa sun yanke shawarar fara yajin aikin ne bayan ƙarewar wa’adin kwanaki 15 da ƙungiyarsu ta bai wa gwamnati.

Yajin aikin dai ya shafi ma’aikatan jinya da ungozomomin da ke aiki a asibitocin gwamnatin tarayya a cewar shugaban ƙungiyar.

Advertisement

Mataƙin ma’aikatan jinyar na zuwa ne yayain da ake ci gaba da takun saƙa tsakanin ƙungiyar likitocin ƙasar da gwamnatin tarayya kan walwalar likitocin.

 

Advertisement

 

BBC HAUSA 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending