Connect with us

News

Ana neman ɗan a-daidaita-sahun da ya ɗauko kurar da ta kuɓuce a Kano

Published

on

Kura

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Hukumar kula da sufurin ababen-hawa a jihar Kano (KAROTA) ta ce ta na ci gaba da neman wani mai baburin a-daidaita-sahu ruwa a jallo bayan ya ɗauko wata kura da ta yi ƙoƙarin tserewa a tsakiyar kasuwa.

Advertisement

Hukumar ta ce jami’anta suna neman mai a-daidaita-sahun saboda abin da ya yi ya saɓa wa doka, don kuwa bai kamata ya ɗauko dabbar daji a cikin babur ba.

Benzema Ya Lashe Kyautar Ballon D’or Na Farko

Advertisement

Mai magana da yawun hukumar, Nabulisi Abubakar ya shaida wa BBC cewa kura ba tunkiya ko akuya ba ce, dabba ce mai hatsari da bai kamata a bar ta tana gararamba a cikin mutane ba.

“Muna ci gaba da neman ɗan a-daidaita-sahun a yanzu haka, kuma muna da lambobin babura guda biyu da muke zargi, matuƙar kuma muka kama direban, to kotu za mu kai shi kai tsaye

Advertisement

 

 

Advertisement

Daily Nigeria Haus

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending