Connect with us

News

Kasar rasha tace babu Wani harin ta,addanci da takai Poland

Published

on

Rasha da Poland

 

DAGA KABIRUBASIRU FULATAN

Advertisement

 

 

Advertisement

Rahotanni na cewa wasu makaman Rasha sun faɗa ƙasar Poland inda suka yi sanadiyyar rayukan mutum biyu da ke aiki a gona.

Bayanan sun ce makaman sun faɗa ne a wani yankin Poland da ke dab da kan iyakarta da Ukraine.

Advertisement

2023: Zan ɗora a kan nasarorin Buhari — Tinubu

Idan har bayanan suka zama gaskiya, zai zama karon farko da makaman Rasha suka faɗa cikin wata ƙasa da ke da wakilci a ƙungiyar NATO tun bayan ɓarkewar faɗa tsakanin Rasha da Ukraine.

Advertisement

BBC Hausa ta rawai to Sai dai ma’aikatar tsaro ta Rasha ta ce babu wani hari da aka kai kamn iyakar Poland da Ukraine.

A wata sanarwa da ta fitar, Rasha ta bayyana rahotannin a matsayin wani mataki na ingiza wutar rikicin da ke gudana.

Advertisement

Mai magana da yawun ma’aikatar tsaron Amurka ya nanata cewa ƙasarsa za ta kare duk wani yanki na ƙasashe NATO

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending