Connect with us

News

mutum tara sun mutu a turmutsutsun murnar sabuwar shekara a Ugandan

Published

on

Bukukuwan sabuwar shekara

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Akalla mutum tara ne aka tabbatar da cewa sun mutu a wani turmutsutsun murnar sabuwar shekara a Kampala babban birnin Uganda.

 

Advertisement

Lamarin ya faru ne a daidai sa’o’in farko na shiga sabuwar shekarar a harabar babban kantin sayar da kayyaki mai suna Freedom City Mall, da ke tsakiyar birnin Kampala.

Aston Villa ta ƙara wa Conte matsin lamba bayan doke Tottenham 2-0

Mataimakin jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan ƙasar Luke Owoyesigyire, ya ce lamarin ya faru ne ”sakamakon yawan mutanen da suka fita domin kallon tartsatsin wuta”.

Advertisement

 

Ya ce mutum biyar ne suka mutu nan take, yayin da wasu ƙarin hudu suka mutu a asibiti sakamakon munanan raunukan da suka ji.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending