Connect with us

News

El-Rufai ya yi wa fursunoni 11 afuwa a Kaduna

Published

on

El-Rufai

DAGA MARYAM BASHIR MUSA 

 

Advertisement

 

Gwamnan jihar Kaduna da ke arewa maso yammacin Najeriya Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya amince da yin afuwa ga fursunoni 11 daga gidajen yarin jihar domin murnar sabuwar shekarar 2023.

Advertisement

 

Wannan na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da mataimaki na musamman ga gwaman kan kafofin yaɗa labarai na gwamnan jihar Mista Muyiwa Adekeye ya fitar.

Advertisement

mutum tara sun mutu a turmutsutsun murnar sabuwar shekara a Ugandan

Afuwar ta shafi fursunonin da suka nuna kyakkyawan hali da waɗanda suke fama da rashin lafiya kamar yadda sanarawar ta bayyana.

 

Advertisement

Haka kuma gwamnan ya nemi al’ummar jihar da su ci gaba da kasancewa masu son zaman lafiya, tare da fatan cewa aikin da ya faro tun a shekarar 2015 domin inganta rayukan al’umma jihar za su ci gaba a gwamnati mai zuwa.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending