Connect with us

News

Yan Najeriya Na Bukatar Mako 2 Don Su Murmured Bayan Saukar Buhari  – Kato

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

Daya daga cikin mai magana da yawun dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party, LP, Ndi Kato, ya ce ‘yan Najeriya za su bukaci hutun akalla mako biyu don murmurewa daga hannun gwamnatin Shugaba Buhari.

Advertisement

 

Sanarwar hakan na kunshe ne a wani sako da ta wallafa a shafinta na Twitter a ranar Asabar.

Advertisement

PSG Za Ta Tsawaita kwantiragin Messi

Idan dai za a iya tunawa dai an yiwa kasar nan Caaa ne sakamakon sake fasalin kudin Naira da babban bankin Najeriya CBN ya sauya.

 

Advertisement

Wannan dai baya ga matsalar karancin man fetur da ake fama da shi a fadin kasar nan, inda farashin man fetur ya haura N500 a wasu Jihohin kasar.

 

Advertisement

Sai dai Kato ta fito ta koka kan yadda ‘yan Najeriya suka sha wahala a wannan zamanin.

 

Advertisement

Ta rubuta cewa, “Lokacin da Buhari ya sauka daga mulki, muna bukatar hutun makwanni akalla 2 domin mu samu murmurewa.

 

Advertisement

“Yan Najeriya, hakika mun sha wahala.”

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending