Connect with us

News

An ceto yara 7 a gidan marayu da ya kamata da wuta a Legas

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

 

Advertisement

Hukumar Kwana-kwana ta jihar Legas (LASEMA) ta ce ta ceto wasu yara bakwai a wata gobara a gidan marayu a jihar Legas.

Wannan na kunshe ne a wata sanarwa da Nosa Okunbor, shugaban sashen hulɗa da jama’a na LASEMA ya sanya wa hannu a yau Litinin da safe.

Advertisement

Rundunar Yan Sanda Sun Kama Wani Mutum Bisa Zargin Sayar Da ‘Ya’Yansa Uku

Jaridar Daily Nigerian ta rawaito cewa LASEMA ta ce wutar ta tashi ne a cikin gidan daga na’urar sanyaya daki, bayan da aka kawo wuta mai ƙarfi a jiya Lahadi.

Sai dai kuma hukumar ta ce an ceto yara maza bakwai daga ginin mai hawa ɗaya da ke lamba 7 Wole Madariola St., kusa da Enitan Kusimo Street, Aguda, Lagos.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending