Connect with us

News

Mutane 130 Sun Kamu Da Cutar Mashako A Kano

Published

on

Cutar mashako

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI.

 

Advertisement

Gwamnatin jihar Kano ta samar da wasu cibiyoyin kula da masu cutar Mashako guda ukku a jihar nan, a yayin da wadanda suka kamu da cutar yah aura 130.

Kwamishinan lafiya na jihar Kano, Dr Abubakar Yusuf ne ya baiyana haka a ranar Alhamis, Y ace gwamnati ta dauki matakan da suka da suka dace domin dakile bazuwar cutar.

Advertisement

Kazalika y ace zuwa ranar Litinin mutane sama 130 ne aka kwantar akan gadon asisbiti saboda kamuwa da cutar a yayin da take ci gaba da karuwa.

Gwamnatin jihar Kano Zata Ci Gaba Da Aikin Titina Masu 5Kilomiter A Kanan Hukumomin Kano

Kazalika kwamishinan lafiya na jihar kano ya koka da cewar jiha kamar kano bai kamata ace tana fama da irin wannan cuta ba, inda ya zargi tsohuwar gwamnati da rashin yin rigakafi ga jama’ar jihar nan.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending