News
Cire tallafin mai: NLC ta fara zanga-zanga a Kano
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN.
Ƙungiyar ƙwadago da takwarorin ta a jihar Kano sun fara zanga-zangar kin amince wa da cire talkafin man fetur danya jefa ƴan ƙasa a halin ni-ƴasu.
Jaridar indaranka cewa mambobin ƙungiyoyin sun haɗu a dakin karatu na Murtala Muhammad da ke cikin kwaryar Kano, inda su ka fara tattaki zuwa gidan gwamnatin jihar.
Shugaban kasar Tinusia, Kais Saied ya kori Firai Ministar ƙasar Najla Bouden.
Advertisements
