News
A rana irin ta yau ce Manjo Gideon Gwaza Orkar ya ba da sanarwar ya kori jihohin Kano, Sakkwato, Katsina, Borno, Bauchi daga Nigeria
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
A rana Irin ta yau a shekarar 1990, Manjo Gideon Orkar, ya kori jihohin Kano, Sakkwato, Katsina, Borno, Bauchi daga Nigeria, bayan juyin mulki ga gwamnatin Babangida wanda bai samu nasara ba.
A rana irin ta yau ce a shekarar 1990 Manjo Gideon Gwaza Orkar, soja dan kabilar TIVI, ya jagoranci wani yunkurin juyin mulki ga Gwamnatin Babangida, har ma ya ba da sanarwar cire wadannan jihohi daga Nigeria. Sakkwato, Kano, Katsina, Borno da Bauchi.
Masu garkuwa da mutane sun bindige Farfesan Jami’ar Babcock tare da yin garkuwa da wasu mutane biyu
Wato a yanzu gwari-gwari, jihohin da Orkar ya kora daga Nigeria sune: Sakkwato, Kebbi, Zamfar, Kano, Jigawa, Katsina, Bauchi, Gombe, Borno, Yobe.
Shi dai Manjo Gideon GwaA Orkar Dan kabilar TIVI ya zargi ‘yan AREWA, musamman Hausa Fulani da yin danniya a alamuran Nigeria.
Sannan ya ce wajibi ne a nada Muhammadu Machido a matsayin Sarkin musulmi, tun da shine jama’a su ke so ba Dasuki ba
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
