News
ASUU Ta Dakatar Da Yajin Aikin Gargaɗi
Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa (ASUU), ta dakatar da yajin aikin gargaɗi na makonni biyu da ta fara.
Ƙungiyar ta kuma bai wa Gwamnatin Tarayya wa’adin wata ɗaya don biyan buƙatunta.
Babu Mai Kishin Talakawa A Ƴan Siyasar Nijeriya Kamar Kwankwaso — Inji Waiya
ASUU ta yi gargaɗin cewa idan gwamnati ta gaza ɗaukar mataki cikin wa’adin da ta bayar, za ta iya komawa yajin aiki.
Advertisements
