News
Ƴan adaidaita sahu za su tsunduma yajin aiki a Kano
Matuka babauran adaidaita sahu a jihar Kano za su tsunduma yajin aiki.
Matakin na su ya biyo bayan ci gaba da gudanar da zanga-zangar lumana da suke yi bisa umarnin sauya lamba da hukumar KAROTA ta ba su.
Ka a yammacin ranar Alhamis
Zanga-zangar dai ta biyo bayan yadda hukumar KAROTAR ta ce sai sun biya kudi Naira dubu takwas domin sabunta lambar ta su.
Sun kuma koka kan yadda KAROTA ke karbar kudaden haraji barkatai a hannun su musamman ma na ranar lahadi da ba sa fita aiki.
Matuka baburan sun bayyana cewa daga lokacin da hukumar KAROTA ta fara kamasu su ma za su tafi yajin aiki.å
-
News7 days ago
Wasu Kansiloli Na Zargin Ciyaman Da Daukar ‘Yan Daba Domin Kai Musu Hari A Kano
-
News5 days ago
KANO: Yara 24 Da Ake Tuhuma Da Laifi Sun Amfana Da Shirin Gyaran Tarbiya Maimakon Hukuncin Kotu A Watan Yuli
-
News7 days ago
Majalisar Dokokin Kano Ta Dakatar Da Shugabannin Kananan Hukumomin Bagwai, Rogo Da Bebeji
