News
KISHIN KASA: Kasashe biyu sun mun tayin zama dan kasar su, Amma naki – Pantami
KISHIN KASA: Kasashe biyu sun mun tayin zama dan kasar su, Amma naki – Pantami
Ministan ya bayyana hakan ne a ranar Litinin a wata lacca da yake gabatarwa lokaci zuwa lokaci. “Na hana ‘ya yana su karba domin munaso mu gyara kasar, idon ‘yan kasa na guduwa Najeriya ba zata gyaru ba ba, haka muke fahimtar addini.” Inji shi
“Mutane 10 da suka halarci taron, zai yi wahala mutum 9 su samu tikitin suki karba,” in ji shi.
Da yake tsokaci kan NIN, Shehin Malamin ya ce bayan shekaru biyu da shigar sa ofis ya gabatar hada layi da katin dan kasa. “Amma wayanda suke aikata ta’addanci bai musu dadi ba, har rubutu suka buga na cewar duk inda aka ganni a kashe ni, ban fasa wa’azi ba, ban janye dokar bae.”
Source: jaridar indaranka
-
News4 days agoWasu Ƴan Daba Sun Kai Farmaki Kasuwar Siyar Da Wayoyi Ta Farm Center Dake Kano
-
News6 days agoWasu Fusatattun Matasa Sun Ƙona Mutum Uku Har lahira A Filato
-
News6 days agoAbin Takaici Ne A Kyale Mata Su Cire Wandunan Da Aka Basu Akan Titi Suna Dagawa A Cikin Al’ummar Da Ke Alfahari Da Kunya Da Addini
