News
KISHIN KASA: Kasashe biyu sun mun tayin zama dan kasar su, Amma naki – Pantami
KISHIN KASA: Kasashe biyu sun mun tayin zama dan kasar su, Amma naki – Pantami
Advertisements
Advertisements
Ministan ya bayyana hakan ne a ranar Litinin a wata lacca da yake gabatarwa lokaci zuwa lokaci. “Na hana ‘ya yana su karba domin munaso mu gyara kasar, idon ‘yan kasa na guduwa Najeriya ba zata gyaru ba ba, haka muke fahimtar addini.” Inji shi
Advertisements
“Mutane 10 da suka halarci taron, zai yi wahala mutum 9 su samu tikitin suki karba,” in ji shi.
Advertisements
Advertisements
Da yake tsokaci kan NIN, Shehin Malamin ya ce bayan shekaru biyu da shigar sa ofis ya gabatar hada layi da katin dan kasa. “Amma wayanda suke aikata ta’addanci bai musu dadi ba, har rubutu suka buga na cewar duk inda aka ganni a kashe ni, ban fasa wa’azi ba, ban janye dokar bae.”
Source: jaridar indaranka
Advertisements

Advertisements
