Connect with us

News

Ana cin zarafin yara fiye da kowa a Kano – NHRC

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Ofishin Hukumar kare haƙƙin bil’adama ta Najeriya a jihar Kano ya ce ya samu rahoton cin zarafi mai nasaba da jinsi guda 1,300 daga watan Janairu zuwa Oktoba na shekarar 2022.

Advertisement

 

Kuma a cewar shugaban ofishin, Shehu Abdullahi, ƙananan yara ƴan ƙasa da shekara tara ne suka fi fuskantar cin zarafin, haka nan lamarin ya kai ga mutuwar wasu daga cikin su da kuma haifar da lalurar ƙwaƙwalwa.

Advertisement

Duk Makarantar da aka kama suna magudin jarrabawa za, a dakatar da ita na shekaru biyu, in ji NECO

Abdullahi ya bayyana haka ne a wani taron da aka gudanar domin tunawa da ranar masu fafutika ta duniya, ta shekarar 2022.

 

Advertisement

Jami’in ya ce ya zama wajibi a haɗa hannu tsakanin masu ruwa da tsaki domin kawar da matsalar.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending