Connect with us

News

Da gaske ne gwamnoni na danne kuɗin ƙananan hukumomi – ALGON

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Shugaban ƙungiyar ma’aikatan ƙananan hukumomi ta Najeriya, Hakeem Ambali ya ce kalaman shugaban ƙasar Muhammadu Buhari kan cewa gwamnoni na danne wa ƙananan hukumomi gaskiya ne.

 

Advertisement

Jaridar Punch ta ruwaito Ambali na cewa “ana facaka da kuma danne kuɗaɗen ƙananan hukumomi.” Muna son shugaba Buhari ya yi ta-maza ya magance wannan matsala.

Ana cin zarafin yara fiye da kowa a Kano – NHRC

Ya ƙara da cewa “idan ana so a magance matsalolin talauci da rashin tsaro, to dole ne a bai wa ƙananan hukumomi cin gashin kansu.”

Advertisement

 

Daga nan sai ya buƙaci shugaban ƙasar da ya tursasa gwamnoni su sanya hannu kan dokar cin gashin-kai na ƙananan hukumomi.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending